Headlines

Majalisar Wakilai ta musanta karɓar kuɗi kan dokar ta-ɓaci a Ribas

Majalisar Wakilai ta musanta karɓar kuɗi kan dokar ta-ɓaci a Ribas

Ɗan majalisar ya ce babu wanda ya tilasta musu domin amincewa da dokar ta-ɓaci a Jihar Ribas. ...

Gwamnati ta kama mutum 347 kan haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba

Gwamnati ta kama mutum 347 kan haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba

Ministan ya ce gwamnati za ta samar da sabbin fasaha domin tsaurara tsaro. ...

’Yan daba sun hallaka matashi ana sallar Tahajjud a Kaduna

’Yan daba sun hallaka matashi ana sallar Tahajjud a Kaduna

Rundunar ta cafke wasu mutum 12 da ake zargi suna da hannu a harin. ...

Dattawan Arewa sun buƙaci Tinubu ya dawo da Fubara kan kujerarsa

Dattawan Arewa sun buƙaci Tinubu ya dawo da Fubara kan kujerarsa

Ƙungiyar ta ce rikicin da ke faruwa a Ribas bai kai matakin da za a ayyana dokar ta-ɓaci ba. ...

Mace ta farko ta zama shugabar ƙasar Namibia

Mace ta farko ta zama shugabar ƙasar Namibia

Sabuwar shugabar, mai shekara 72 a duniya ta lashe zaɓen qasar ne a watan Nuwamba inda ta lashe kashi 58% na ƙuri’un da aka kaɗa. ...