Headlines

DSS ta gurfanar da El-Rufai kan zargin yin kutse a wayar Ribadu

DSS ta gurfanar da El-Rufai kan zargin yin kutse a wayar Ribadu

El-Rufai, ya musanta zargin da ake masa bayan an karanta masa tuhume-tuhumen a kotu. ...

Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi wa ’yarsa ciki hukuncin daurin rai da rai

Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi wa ’yarsa ciki hukuncin daurin rai da rai

Mai shari’a Blessing Egwu ce, ta yanke hukuncin ne a ranar Laraba. ...

2027: Sardaunan Gombe ya ayyana takarar gwamna a APC

2027: Sardaunan Gombe ya ayyana takarar gwamna a APC

Ya bayyana cewa manufarsa ita ce haɗa kai da jama’a domin bunƙasa tattalin arzikin jihar. ...

’Yan bindiga sun kashe mutum 5, sun jikkata 2 a Kaduna

’Yan bindiga sun kashe mutum 5, sun jikkata 2 a Kaduna

Mazauna yankin sun nemi hukumomin tsaro su dauki matakin gaggawa kan hare-haren. ...

Abin da Ubangiji ya sanar da ni kafin na karbi aikin INEC — Amupitan

Abin da Ubangiji ya sanar da ni kafin na karbi aikin INEC — Amupitan

Ya kuma shawarci mutane da kada su karɓi wani aiki face sun tabbatar da yardar Ubangiji a cikinsa. ...