Headlines

Sojoji sun hallaka shugabannin ’yan bindiga 2 da wasu a Katsina 

Sojoji sun hallaka shugabannin ’yan bindiga 2 da wasu a Katsina 

Dakarun sun gano maɓoyarsu tare da yi musu ruwan bama-bamai. ...

Gwamnatin Tarayya ta musanta zargin Amurka kan cin zarafin Kiristoci 

Gwamnatin Tarayya ta musanta zargin Amurka kan cin zarafin Kiristoci 

Amnesty International ta ce matsalar tsaro ta fi shafar Musulmi maimakon Kiristoci a Najeriya. ...

Zulum ya bai wa jami’an tsaro kyautar gidaje da motoci a Borno

Zulum ya bai wa jami’an tsaro kyautar gidaje da motoci a Borno

Gwamnan ya ce zai ci gaba da tallafa wa jami’an tsaro domin su samu damar gudanar da aikinsu yadda ya kamata. ...

Zargi: ’Yan sanda sun musanta sace tsohon Kwamishinan El-Rufai

Zargi: ’Yan sanda sun musanta sace tsohon Kwamishinan El-Rufai

El-Rufai ya zargi jami’an tsaro da ɗauke tsohon Kwamishinan ba bisa ƙa’ida ba. ...

Kotun ɗaukaka ƙara ba ta soke naɗin Sanusi II ba — Gwamnatin Kano

Kotun ɗaukaka ƙara ba ta soke naɗin Sanusi II ba — Gwamnatin Kano

Kotun na dakon hukuncin kotun ƙoli kafin ta zartar da nata hukuncin. ...