Headlines

Kotu ta soke belin tsohon Shugaban Ma’aikatan El-Rufai

Kotu ta soke belin tsohon Shugaban Ma’aikatan El-Rufai

A baya an ba da belinsa bayan ya shafe kwanaki 50 a tsare a shekarar da ta gabata. ...

Gwamnatin Gombe ta amince ta fara biyan mafi karancin albashi

Gwamnatin Gombe ta amince ta fara biyan mafi karancin albashi

Gwamnan jihar ya jaddada cewa jin daɗin ma’aikata na daga cikin manyan manufofin gwamnatinsa. ...

Hajjin 2026: Gwamnatin Jigawa ta kammala shirye-shirye, an gargadi maniyyata kan bin dokoki

Hajjin 2026: Gwamnatin Jigawa ta kammala shirye-shirye, an gargadi maniyyata kan bin dokoki

Ana sa ran fara jigilar maniyyata zuwa ƙasar Saudiyya cikin makonni masu zuwa. ...

Mutum 19 sun rasu a hatsarin mota a Edo da Taraba

Mutum 19 sun rasu a hatsarin mota a Edo da Taraba

An binne wasu da suka rasu, yayin da aka kai gawarwakin ragowar zuwa asibiti. ...

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 30 a kusa da tafkin Chadi

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 30 a kusa da tafkin Chadi

Hare-haren sun lalata kwale-kwalen tare da tarwatsa hanyoyin samar da kayan aikin ’yan ta’addan. ...