Headlines

Ohinoyi: Mace ta fito takarar kujerar Sarkin Ebira cikin maza 70

Ohinoyi: Mace ta fito takarar kujerar Sarkin Ebira cikin maza 70

Mutum 71 ciki har da mace ne suke neman zama babban basaraken kasar Ebira (Ohinoyi) ...

Zaben Adamawa: Hudu Ari ya yanke jiki gabanin gurfanar da shi a kotu

Zaben Adamawa: Hudu Ari ya yanke jiki gabanin gurfanar da shi a kotu

An garzaya asibita da Kwamishinan Zaben Adamawa, Hudu Yunusa Ari, bayan ya yanke jiki ya fadi ana shirin zuwa gurfanar da shi a kotu ...

Yadda Za Ku Gane Kayan Abinci Marasa Inganci Nan Take

Yadda Za Ku Gane Kayan Abinci Marasa Inganci Nan Take

Shirin Najeriya a Yau na dauke da bayanin yadda za ku gane kayyakin da ba su da inganci a tashin farko. ...

Gobara ta hallaka mutane a gidan tsohon gwamna

Gobara ta hallaka mutane a gidan tsohon gwamna

Mutane biyu sun mutu a gobarar da ta tashi a gidan tsohon Gwamnan Oyo, marigayi Otunba Christopher Adebayo Alao Akala da ke garin Ogbomoso. ...

Rikicin Ansaru da ’yan bindiga ya sa mutanen Birnin Gwari hijira 

Rikicin Ansaru da ’yan bindiga ya sa mutanen Birnin Gwari hijira 

Mazauna garin Tsohuwar Kuyello a yankin Birnin Gwari na barin gidajensu a sakamakon rikicin ’yan ƙungiyar Ansaru da barayin daji a yankin. ...