Headlines

Yadda Ma’aikaciyar Gwamnatin Kano Ta Rasu Saboda Rashin Albashi

Yadda Ma’aikaciyar Gwamnatin Kano Ta Rasu Saboda Rashin Albashi

Halin da ma’aikatan Kano da gwamnatin jihar ta dawo da su bakin aiki suka shiga saboda rashin biyan su hakkokinsu ...

Tubar ’Yan Kalare Ta Rage Kwacen Wayoyi Da Haura Gidaje a Gombe

Tubar ’Yan Kalare Ta Rage Kwacen Wayoyi Da Haura Gidaje a Gombe

’Yan kalare sun je sun tuba a gaban kwamishinan ’yan sandan Jihar Gombe ...

An manta da mu a rabon abincin Tinubu —Gidajen marayun addinai a Gombe

An manta da mu a rabon abincin Tinubu —Gidajen marayun addinai a Gombe

Gidajen marayu na Musulmi da na Kirista a Jihar Gombe ya koka kan rashin samun tallafin abincin palliative da gwamnati ta raba a jihar. ...

Daliban jami’ar da aka sace a Nasarawa sun kubuta

Daliban jami’ar da aka sace a Nasarawa sun kubuta

Dalibai takwas da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su daga Jami’ar Tarayya ta Lafia da ke Jihar Nasarawa sun kubuta. ...

KAROTA ta kama mota cike da barasa a Kano

KAROTA ta kama mota cike da barasa a Kano

Hukumar KAROTA ta bankado wani sabon salo da direbobi suka kirkira wajen shigo da barasa cikin Jihar Kano ...