Headlines

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Gwamnatin ta ce akwai buƙatar a mutunta doka, saboda ita ce ta cire Sarkin daga kujerarsa. ...

Zargin Almundahana: Kotu ta ba da belin Farfesa Usman

Zargin Almundahana: Kotu ta ba da belin Farfesa Usman

Hukumar EFCC ce, ta gurfanar da shi kan tuhume-tuhume guda biyar. ...

Boko Haram: An lalata gidaje da makarantu a ƙauyukan Adamawa

Boko Haram: An lalata gidaje da makarantu a ƙauyukan Adamawa

Harin wanda ya fara daga misalin ƙarfe 7:30 na yammacin ranar Talata, 25 ga watan Fabrairu, kuma ya ɓarnata dukiyoyi a tsakiyar daren. ...

Malaman Jami’ar Sakkwato sun tsunduma yajin aiki

Malaman Jami’ar Sakkwato sun tsunduma yajin aiki

Malaman sun tsunduma yajin aikin ne domin ganin gwamnatin jihar ta biya musu buƙatunsu. ...

Kotu ta yanke wa matashi ɗaurin wata 6 kan satar kaza

Kotu ta yanke wa matashi ɗaurin wata 6 kan satar kaza

“Bayan ya amsa laifinsa a gaban Alƙali ​​O.F. Adeduntan, an same shi da laifin kuma  kotun ta yanke masa hukuncin ɗaurin watanni shida a gidan yari.” ...