Headlines

Kamfanin Saudiyya ya haɗa kai da gwamnatin Jigawa kan noman dabino

Kamfanin Saudiyya ya haɗa kai da gwamnatin Jigawa kan noman dabino

Kasar Nijeriya na samar da kusan tan 21,000 na dabino a kowace shekara, inda Jihar Jigawa ke cikin jihohi mafi girma wajen samar da dabino. ...

Jami’an tsaro sun tarwatsa zanga-zangar da ta ɓarke a Kano

Jami’an tsaro sun tarwatsa zanga-zangar da ta ɓarke a Kano

Kawo yanzu dai ba a gano dalilin zanga-zangar da ta ɓarke a ƙarƙashin Gadar Ƙofar Nasarawa ba. ...

Sanata Natasha na neman diyyar N100bn wurin Akpabio

Sanata Natasha na neman diyyar N100bn wurin Akpabio

Akpabio ya yi zargin cewa “ba ta san komai ba game da zaman majalisa…da kuma saka tufafi masu shara-shara.” ...

Ƙungiya ta rage farashin kayan marmari saboda Azumin Ramadan

Ƙungiya ta rage farashin kayan marmari saboda Azumin Ramadan

Za mu yi ragin ne daidai gwargwado daga cikin ribar da muke samu saboda albarkar wannan wata. ...

Ahmed Musa ya buƙaci a gudanar da bincike kan mutuwar ɗan wasan Nijeriya a Uganda

Ahmed Musa ya buƙaci a gudanar da bincike kan mutuwar ɗan wasan Nijeriya a Uganda

Muna buƙatar a gudanar da cikakken bincike. Kada a yi rufa-rufa ko kaɗan. Mun gano bayanai masu cin karo da juma game da rasuwarsa. ...