Headlines

Dalilan ƙara kuɗin Jami’ar Gombe — Gwamna Inuwa

Dalilan ƙara kuɗin Jami’ar Gombe — Gwamna Inuwa

Gwamnan ya ce ƙarin ya zama dole ne domin bai wa jami’ar damar samar da da ingantattun abubuwa. ...

Gwamnatin Yobe za ta gina gadar sama a kan N22.3bn

Gwamnatin Yobe za ta gina gadar sama a kan N22.3bn

Gwamnatin ta jaddada aniyarga ta ci gaba da samar wa al’ummar jihar ababen more rayuwa. ...

Sanata Katung ya bayyana damuwa kan ƙaruwar ta’addanci a kudancin Kaduna

Sanata Katung ya bayyana damuwa kan ƙaruwar ta’addanci a kudancin Kaduna

Sanatan ta ce za su ci gaba da zaƙulo masu rura wutar ayyukan ta’addanci a yankin. ...

Wasu sassan Abuja za su kasance cikin duhu a ƙarshen mako – TCN

Wasu sassan Abuja za su kasance cikin duhu a ƙarshen mako – TCN

Kamfanin ya ce za a ɗauke wutar ne sakamakon gyara da zai yi na wasu sa’o’i. ...

Zaɓen ƙananan hukumomin Osun na nan daram – Gwamna Adeleke

Zaɓen ƙananan hukumomin Osun na nan daram – Gwamna Adeleke

Gwamnan ya ce mutanen jihar a shirye suke tsaf kuma babu gudu babu ja da baya kan gudanar da zaɓen. ...