Headlines

Kotu ta tabbatar wa Kefas Agbu na PDP kujerar Gwamnan Taraba

Kotu ta tabbatar wa Kefas Agbu na PDP kujerar Gwamnan Taraba

Alkalin ya kori karar da cewa kotun ba za ta bata lokaci wajen sauraron korafin ba. ...

An kashe basarake da ’yan sanda biyu a Imo

An kashe basarake da ’yan sanda biyu a Imo

An shiga farautar wadanda suka aikata wannan mummunar ta’asa. ...

An gargaɗi ’yan acaɓa kan ɗaukar fasinjoji 2 da daddare a Gombe

An gargaɗi ’yan acaɓa kan ɗaukar fasinjoji 2 da daddare a Gombe

Ina so wannan matsala ta kwacen babura ta zama tarihi saboda na samu abin da zan yi alfahari a nan gaba. ...

Matakai 8 na kare kai daga ’yan damfara da katin ATM — EFCC

Matakai 8 na kare kai daga ’yan damfara da katin ATM — EFCC

Akasarin ’yan damfarar sun fi samun bayanan jama’a ko katin ATM ɗin mutane a wuraren cirar kuɗi na ATM. ...

An shiga rudani bayan kotu ta tsige Kakakin Majalisar Bauchi

An shiga rudani bayan kotu ta tsige Kakakin Majalisar Bauchi

Hukuncin na zuwa ne a daidai lokacin da Gwamna Bala Mohammed ke shirin gabatar wa majalisar kasafin kudin jihar na badi. ...