Headlines

Fusatattun matasa sun ƙone ofishin ’yan sanda a Ondo

Fusatattun matasa sun ƙone ofishin ’yan sanda a Ondo

Wata majiya ta ce matasan sun ƙone ofishin ne sakamakon kashe wani matashi da ‘yan sanda suka yi ta hanyar azabtar da shi. ...

An tsinci gawar ɗan sanda a Otal a Ogun

An tsinci gawar ɗan sanda a Otal a Ogun

Rahotanni sun nuna cewar matar da ɗan sand suka kama ɗakin otal ɗin tare ta tsere. ...

NAFDAC ta gano wajen da ake sabunta magungunan da suka lalalce a Abiya

NAFDAC ta gano wajen da ake sabunta magungunan da suka lalalce a Abiya

Hukumar ta bayyana cewa ta kai samame wajen ne tare da haɗin gwiwar jami’an tsaro. ...

Gwamnatin Zamfara ta haramta tarukan siyasa saboda tsaro

Gwamnatin Zamfara ta haramta tarukan siyasa saboda tsaro

Gwamnatin ta ce ta ɗauki matakin domin tabbatar da tsaro a jihar. ...

Janar Musa ya fallasa ƙasashen da ke ɗaukar nauyin Boko Haram

Janar Musa ya fallasa ƙasashen da ke ɗaukar nauyin Boko Haram

Janar Musa ya jaddada cewar batunsa na cewar ƙasashen waje ne ke ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda a Najeriya. ...