Headlines

Fitaccen ɗan siyasa Ahmadu Haruna Zago ya rasu

Fitaccen ɗan siyasa Ahmadu Haruna Zago ya rasu

Shugaban Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano Ambasada Haruna Zago ya rasu bayan fama da rashin lafiya. ...

NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Durƙusar Da Gidajen Rediyo A Arewa

NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Durƙusar Da Gidajen Rediyo A Arewa

Gidajen rediyo a Arewaci na rufe harkokinsu su ɓace ba tare da an sake jin ɗuriyarsu ba ...

Babban layin wutar lantarki ya faɗi karon farko a 2025

Babban layin wutar lantarki ya faɗi karon farko a 2025

A shekarar 2024 sau 12 babban layin wutar na ɗaukewa, lamarin da ya jefa miliyoyin jama’a cikin duhu. ...

Na yi nadamar yi wa Tinubu kamfe a 2023 — Ɗan Bilki Kwamanda

Na yi nadamar yi wa Tinubu kamfe a 2023 — Ɗan Bilki Kwamanda

Ɗan Bilki ya ce ya yi nadamar yadda ya sadaukar da lokacinsa da dukiyar wajen mara wa Tinubu baya. ...

Yadda na ƙi karɓar cin hancin N5bn a gwamnatin Tinubu – Tsohon Hadimi

Yadda na ƙi karɓar cin hancin N5bn a gwamnatin Tinubu – Tsohon Hadimi

Tsohon hadimin ya ce halaye masu kyau da gaskiya ne kaɗai za su hana mutum karɓar cin hanci a Najeriya. ...