Headlines

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Ke Hana Matan Arewa Karantar Ilimin Kimiyya?

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Ke Hana Matan Arewa Karantar Ilimin Kimiyya?

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai duba ne kan dalilan da suka sa matan Arewacin Najeriya ke tsoron karantar ilimin kimiyya ...

HOTUNA: Abba ya rantsar da sabon Sakataren Gwamnatin Kano

HOTUNA: Abba ya rantsar da sabon Sakataren Gwamnatin Kano

Naɗin sabon Sakataren Gwamnatin na zuwa ne bayan watanni biyu da sauke Baffa Bichi daga muƙamin. ...

’Yan bindiga sun kashe fasto a Gombe

’Yan bindiga sun kashe fasto a Gombe

Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, ya yi Allah wadai da kisan Rabaren Bala Galadima. ...

An shiga nuna wa juna yatsa tsakanin Hamas da Isra’ila

An shiga nuna wa juna yatsa tsakanin Hamas da Isra’ila

Hamas tana sake jaddada aniyar ci gaba da mutunta dukkan yarjejeniya da ka’idojin da aka gindaya. ...

Dalilin da na ziyarci Obasanjo — Atiku

Dalilin da na ziyarci Obasanjo — Atiku

Bayanai sun ce an shafe tsawon sa’a ɗaya da rabi ana ganawar wadda aka yi ta a bayan labule. ...