Har yanzu ba mu yanke shawara kan sake tattaunawa da Amurka ba — Iran
Duk da furucin Amurka na son inganta hulɗar jakadanci da Iran, a aikace tana ɗaukar matakan da ke nuna akasin haka. ...
Duk da furucin Amurka na son inganta hulɗar jakadanci da Iran, a aikace tana ɗaukar matakan da ke nuna akasin haka. ...
Aƙalla ɗalibai 135 masu lalurar gani ne suka rubuta Jarrabawar Shiga Manyan Makarantu ta 2026 (UTME) na Hukumar JAMB a Jihar Kano ...
A zamanta na ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026, kotun ta ɗage sauraron shari’ar zuwa zuwa 19 ga watan Afrilu, shekara ta 2027 ...
Ɗaukacin fasinjojin ɗalibai ne as da za su tafi Oron a Jihar Akwa Ibom domin rubuta jarrabawa, amma ’yan fashin a kan teku suka yi awon gaba da su ran ...
Daga cikin Naira biliyan 34.71 da aka ware wa gyaran jiragen yaƙi na Rundunar Sojin Sama, Naira biliyan 4.85 kacal (kashi 13.98%) aka fitar. ...