Headlines

Mai gari ya tsere bayan mazauna sun cinna wa gidansa wuta a Kano

Mai gari ya tsere bayan mazauna sun cinna wa gidansa wuta a Kano

Gwamnatin Kano ta jajanta wa iyalan waɗanda lamarin ya shafa tana mai jaddada aniyar gudanar da bincike. ...

NCDC ta tsaurara matakan shige da fice a Nijeriya saboda fargabar Ebola

NCDC ta tsaurara matakan shige da fice a Nijeriya saboda fargabar Ebola

Sabon nau’in cutar Ebola mai suna Sudan da ya ɓarke a Uganda. ...

EU ta yaba wa Gwamna Zulum kan farfaɗo da Jihar Borno

EU ta yaba wa Gwamna Zulum kan farfaɗo da Jihar Borno

EU ta buga misali da cibiyar koyar da sana’o’i ta Muna da ke horar da matasa musamman waɗanda rikicin Boko Haram ya shafa na tsawon shekaru goma. ...

Masarautar Fika ta buɗe gasar ƙwallon ƙafa karo na uku a Potiskum

Masarautar Fika ta buɗe gasar ƙwallon ƙafa karo na uku a Potiskum

Gasar ta bana ta samu halartar ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa 64 daga ƙananan hukumomi huɗu. ...

Ya je Maiduguri daga Legas a kan keke

Ya je Maiduguri daga Legas a kan keke

Ya kammala balaguronsa a kan keken daga Legas zuwa Maiduguri a cikin kwanaki 8 kacal. ...