Headlines

EU ta yaba wa Gwamna Zulum kan farfaɗo da Jihar Borno

EU ta yaba wa Gwamna Zulum kan farfaɗo da Jihar Borno

EU ta buga misali da cibiyar koyar da sana’o’i ta Muna da ke horar da matasa musamman waɗanda rikicin Boko Haram ya shafa na tsawon shekaru goma. ...

Masarautar Fika ta buɗe gasar ƙwallon ƙafa karo na uku a Potiskum

Masarautar Fika ta buɗe gasar ƙwallon ƙafa karo na uku a Potiskum

Gasar ta bana ta samu halartar ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa 64 daga ƙananan hukumomi huɗu. ...

Ya je Maiduguri daga Legas a kan keke

Ya je Maiduguri daga Legas a kan keke

Ya kammala balaguronsa a kan keken daga Legas zuwa Maiduguri a cikin kwanaki 8 kacal. ...

Rikicin rusau ya yi ajalin mutum 4 a Kano

Rikicin rusau ya yi ajalin mutum 4 a Kano

Ana cikin wani yanayi na fargaba a ofishin KNUPDA yayin da duk manyan ma’aikata suka ƙauracewa zuwa aiki. ...

Alawar yara mai sanya maye ta shiga gari —NDLEA

Alawar yara mai sanya maye ta shiga gari —NDLEA

Alawar tana kama da cakulet, amma a cikinta an sanya abin da ke bugarwa, kuma yawanci an fi sayarwa a makarantu. ...