Headlines

Najeriya za ta tura jami’an tsaro 200 domin samun horo a Turkiyya

Najeriya za ta tura jami’an tsaro 200 domin samun horo a Turkiyya

Jami’an tsaron Najeriya na musamman za su kama hanyar zuwa Ankara domin fara karɓar horon bisa buƙatar hakan daga Turkiya. ...

Ɗan majalisar Amurka ya yi murabus kan zargin lalata da mata

Ɗan majalisar Amurka ya yi murabus kan zargin lalata da mata

Duk da cewa zai ƙalubalanci zarge-zargen da ya bayyana a matsayin na ƙarya, amma ya ɗauki alhakin kura-kuran da ya aikata a baya. ...

AFCON 2025: Magoya bayan Senegal da Morocco ta ɗaure sun shaƙi iskar ’yanci

AFCON 2025: Magoya bayan Senegal da Morocco ta ɗaure sun shaƙi iskar ’yanci

An saki wani Bafaranshe ɗan asalin ƙasar Algeria bayan ya shafe watanni uku a gidan yari, sakamakon jefa kwalbar ruwa a lokacin wasan. ...

Hadejia ta cika shekaru 120 da yi wa Turawan mulkin mallaka turjiya

Hadejia ta cika shekaru 120 da yi wa Turawan mulkin mallaka turjiya

Za a shafe tsawon kwanaki biyu ana gudanar da taron. ...

Tsohon shugaban NFF, Ibrahim Galadima, ya rasu yana da shekaru 78

Tsohon shugaban NFF, Ibrahim Galadima, ya rasu yana da shekaru 78

Marigayin ya rasu bayan fama da rashin lafiya. ...