Headlines

Gwamna Douye Diri na PDP ya sake lashe Zaɓen Bayelsa

Gwamna Douye Diri na PDP ya sake lashe Zaɓen Bayelsa

Mista Diri ya samu wa’adi na biyu ne bayan ya lashe zaben da ƙuri’a 175,196. ...

Uwa ta kashe ’yarta mai watanni 11 a Binuwai

Uwa ta kashe ’yarta mai watanni 11 a Binuwai

Ana zargin wata matashiya da kashe ’yarta mai watanni 11 ta hanyar ba ta guba a Karamar Hukumar Logo ta Jihar Binuwai. ...

Dan kwallon kasar Ghana ya rasu ana tsaka da wasa

Dan kwallon kasar Ghana ya rasu ana tsaka da wasa

Kafin rasuwar dan wasan an yi masa aiki a zuciyarsa. ...

Jami’an tsaro sun kashe ’yan bindiga sun ceto mutane a Katsina da Kaduna

Jami’an tsaro sun kashe ’yan bindiga sun ceto mutane a Katsina da Kaduna

Jami’an tsaro sun kashe ’yan bindiga shida tare da kwato makamai a jihohin Kaduna da Katsina ...

Kogi: Dino Melaye ya bukaci a soke zaben kananan hukumomi 5

Kogi: Dino Melaye ya bukaci a soke zaben kananan hukumomi 5

Dan takarar na jam’iyyar PDP ya bukaci sake gudanar da zaben a wasu kananan hukumomi biyar. ...