Kisan Manoma: Sojoji da mafarauta sun ɓace bayan harin ISWAP
Sun gano gawarwaki manoma 60, amma 15 daga ciki suka iya binnewa a sakamakon harin kwanton ɓauna da mayaƙan ISWAP suka kai musu ...
Sun gano gawarwaki manoma 60, amma 15 daga ciki suka iya binnewa a sakamakon harin kwanton ɓauna da mayaƙan ISWAP suka kai musu ...
’Yan ta’adda sun buɗe wa likitan wuta sannan suka yi awon gaba da ma’aikatan lafiya a Babban Asibitin Ƙanƙara da ke Jihar Katsina ...
Wuraren da suka zama ihunka-banza a birnin Abuja da yadda za a kauce wa faɗawa tarkon ɓata-gari. ...
Sojojin Isra’ila sun kashe Palasdinawa aƙalla 40 a Zirin Gaza, jim kaɗan bayan ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya da kungiyar Hamas ...
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya ce ba zai bai wa Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kowacce shawara da sunan taimako ba dangane da halin da ƙasa ...