Headlines

Zaben Adamawa: An kasa gurfanar da Hudu Yunusa-Ari a kotu

Zaben Adamawa: An kasa gurfanar da Hudu Yunusa-Ari a kotu

Yunusa Ari ya yamutsa hazo bayan da ayyana Binani a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan Adamawa ana tsaka da kirga kuri’u ...

Tinubu zai yanke hukuncin karshe kan jirgin Nigeria Air —Keyamo

Tinubu zai yanke hukuncin karshe kan jirgin Nigeria Air —Keyamo

Ministan ya ce batun jirgin na ‘Nigeria Air’ yana gaban shugaba Tinubu. ...

Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Yusuf Datti na NNPP

Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Yusuf Datti na NNPP

Kotun ta tace tun farko kotun sauraron kararrakin zaben ba ta yi daidai ba da ta baiwa Hon. Musa Ilyasu Kwankwaso na Jam’iyyar APC kujerar. ...

Bashin da Najeriya ta ciyo ya karu zuwa tiriliyan N89.3

Bashin da Najeriya ta ciyo ya karu zuwa tiriliyan N89.3

A wata guda yawan bashin ya karu da Naira tiriliyan 20, kuma ana bin kowane dan Najeriya N418,779 ...

Tinubu zai je Saudiyya taron kasashen Larabawa da Afirka

Tinubu zai je Saudiyya taron kasashen Larabawa da Afirka

Ana sa ran shugaban zai yi jawabi game da sha’anin tattalin arziki da kuma yaki da ta’addanci. ...