Headlines

Nahiyar Afirka na da abin da za ta dogara da kanta — Tinubu

Nahiyar Afirka na da abin da za ta dogara da kanta — Tinubu

Shugabannin biyu sun buƙaci a sake haɗa kai domin ciyar da nahiyar gaba. ...

Masu dakon man fetur sun ƙara farashi

Masu dakon man fetur sun ƙara farashi

Ana fargabar yiwuwar karin farashin man fetur a Najeriya bayan manyan masu dafo-dafon mai sun yi wa manyan dilllalai karin kudi ...

Cutar murar tsuntsaye ta ɓulla a Kano

Cutar murar tsuntsaye ta ɓulla a Kano

Gwamnatin Tarayya sanar da ɓullar cutar murar tsuntsaye a Ƙaramar Hukumar Gwale Jihar Kano. ...

EFCC ta kama jami’an Gwamnatin Katsina kan sace tallafin N1.3b

EFCC ta kama jami’an Gwamnatin Katsina kan sace tallafin N1.3b

Hukumomin lafiya na duniya ne suka sanya kuɗaɗen a asusun gwamnatin jihar Katsina, amma jami’an da ake zargin suka yi sama da faɗi da su. ...

Likitoci 2 da abokansu sun rasu a hatsarin mota Sakkwato

Likitoci 2 da abokansu sun rasu a hatsarin mota Sakkwato

Dakta Anas Chika da Dakta Abubakar Liman Shehu sun rasu ne tare da wasu abokansu hudu bayan motarsu ta yi taho-mu-gama da wata babbar mota. ...