Headlines

’Yan Boko Haram sun kashe mutum 20 a wajen jana’iza a Yobe

’Yan Boko Haram sun kashe mutum 20 a wajen jana’iza a Yobe

Sun kashe mutanen ne ta hanyar dasa musu bam suna tsaka da jana’iza ...

Gaza: Isra’ila ta kashe mutum 195 a sansanin gudun hijira

Gaza: Isra’ila ta kashe mutum 195 a sansanin gudun hijira

Kungiyar Hamas ta bayyana cewa Isra’ila ta kashe mutum 195 a sansani Gudun Hijira na Jabaliya da ke Zirin Gaza a cikin kwana biyu ...

Saudiyya ta kaddamar da gidauniyar tallafa wa Falasdinawa

Saudiyya ta kaddamar da gidauniyar tallafa wa Falasdinawa

Yarima Muhammad Bin Salman ya ba da gudunmawar Naira biliyan hudu domin tallafa wa Falasdinawa a Zirin Gaza ...

’Yan bindiga sun kashe matafiya sun sace wasu a Zamfara

’Yan bindiga sun kashe matafiya sun sace wasu a Zamfara

Rahotanni daga Jihar Zamfara sun nuna ’yan bindiga sun kashe matafiya da dama sun sace wasu a kan Babbar Hanyar Funtua-Gusau da ke jihar. ...

Karancin danyen mai ya hana Matatar Dangote fara aiki

Karancin danyen mai ya hana Matatar Dangote fara aiki

A karo na biyu an dage lokacin fara aikin matatar wadda ake sa ran za ta taimaka wajen rage matsalar karancin mai a Najeriya da wasu kasashen Afirka. ...