Headlines

An kashe mutum 3 bayan matsafa sun kai farmaki a Bayelsa

An kashe mutum 3 bayan matsafa sun kai farmaki a Bayelsa

Wani mazaunin unguwar ya shaida wa Aminiya cewa, wanda aka fara harba ɗan tsohon shugaban ƙungiyar ‘yan banga ne. ...

Boko Haram: Zulum ya bai wa iyalan sojojin da aka kashe gudummawar N300m

Boko Haram: Zulum ya bai wa iyalan sojojin da aka kashe gudummawar N300m

Gwamna Zulum ya buƙaci sojoji su ƙara zage damtse wajen ganin sun kawar da ragowar mayaƙan Boko Haram a faɗin yankin tafkin Chadi. ...

Daga ƙasashen waje Boko Haram ke samun makamai da kuɗaɗe —Shugaban sojoji

Daga ƙasashen waje Boko Haram ke samun makamai da kuɗaɗe —Shugaban sojoji

’Yan Boko Haram sama da 120,000 sun miƙa wuya, galibinsu kuma an same su da kuɗaɗen manyan ƙasashen duniya. Ta ina suke samun kuɗaɗen, wa ke ba su hor ...

China ta ware $255m domin kammala aikin jirgin ƙasan Kano-Kaduna

China ta ware $255m domin kammala aikin jirgin ƙasan Kano-Kaduna

Bankin Ƙasar China ya amince da bayar da Dala miliyan 254.76 domin kammala aikin jirgin ƙasa daga Kano zuwa Kaduna. ...

Kwamishina ya rasu bayan fitowa daga taro da Gwamnan Kuros Riba

Kwamishina ya rasu bayan fitowa daga taro da Gwamnan Kuros Riba

Ana tsaka da taron majalisar zartarwa ajali ya kira Abubakar Ewa, wanda shi ne Kwamishinan Yawon Buɗe Ido da Raya Al’adu na Jihar ...