An kashe mutum 3 bayan matsafa sun kai farmaki a Bayelsa
Wani mazaunin unguwar ya shaida wa Aminiya cewa, wanda aka fara harba ɗan tsohon shugaban ƙungiyar ‘yan banga ne. ...
Wani mazaunin unguwar ya shaida wa Aminiya cewa, wanda aka fara harba ɗan tsohon shugaban ƙungiyar ‘yan banga ne. ...
Gwamna Zulum ya buƙaci sojoji su ƙara zage damtse wajen ganin sun kawar da ragowar mayaƙan Boko Haram a faɗin yankin tafkin Chadi. ...
’Yan Boko Haram sama da 120,000 sun miƙa wuya, galibinsu kuma an same su da kuɗaɗen manyan ƙasashen duniya. Ta ina suke samun kuɗaɗen, wa ke ba su hor ...
Bankin Ƙasar China ya amince da bayar da Dala miliyan 254.76 domin kammala aikin jirgin ƙasa daga Kano zuwa Kaduna. ...
Ana tsaka da taron majalisar zartarwa ajali ya kira Abubakar Ewa, wanda shi ne Kwamishinan Yawon Buɗe Ido da Raya Al’adu na Jihar ...