Headlines

China ta ware $255m domin kammala aikin jirgin ƙasan Kano-Kaduna

China ta ware $255m domin kammala aikin jirgin ƙasan Kano-Kaduna

Bankin Ƙasar China ya amince da bayar da Dala miliyan 254.76 domin kammala aikin jirgin ƙasa daga Kano zuwa Kaduna. ...

Kwamishina ya rasu bayan fitowa daga taro da Gwamnan Kuros Riba

Kwamishina ya rasu bayan fitowa daga taro da Gwamnan Kuros Riba

Ana tsaka da taron majalisar zartarwa ajali ya kira Abubakar Ewa, wanda shi ne Kwamishinan Yawon Buɗe Ido da Raya Al’adu na Jihar ...

HOTUNA: An kama mota cike da yara 59 da aka sace

HOTUNA: An kama mota cike da yara 59 da aka sace

’Yan sanda sun kama wata mota ɗauke da ƙananan yara 59 ’yan shekara huɗu zuwa 12 da ake zargin sato su aka yi a Abuja ...

Gwamnan Bauchi ya miƙa yaran da aka sace ga iyayensu

Gwamnan Bauchi ya miƙa yaran da aka sace ga iyayensu

Gwamnan ya yaba da ƙoƙarin gwamnan jihar Anambra tare da matarsa da rundunan ’yan sandan jihohin biyu wajen ƙwato yaran da aka sace. ...

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Samun Wadataccen Abinci

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Samun Wadataccen Abinci

Magidanta da dama, musamman, sun tsallake sun bar iyalansu sun shiga bariki don neman abin sanyawa a bakin salati ...