Headlines

Kotu ta ba da umarnin tsare tsohuwar Minista Sadiya Umar Farouq

Kotu ta ba da umarnin tsare tsohuwar Minista Sadiya Umar Farouq

Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq na fuskantar zargin badakalar Dala miliyan 1.3 da kuma Naira miliyan 746.6. ...

An kashe mutum saboda Naira 200 a Ogun

An kashe mutum saboda Naira 200 a Ogun

“Taƙaddamar ta ɗauki ’yan mintoci ne kawai kafin Aboy ya farwa Ayomide  sannan ya daɓa masa wuƙa. Ya mutu kafin mutanen unguwa su kai shi asibit ...

’Yan sanda sun daƙile shirin ta da bam a Ondo, sun kama mutum 6

’Yan sanda sun daƙile shirin ta da bam a Ondo, sun kama mutum 6

Rundunar ta ce za ta gurfanar da waɗanda ake zargin a kotu da zarar ta kammala bincike a kansu. ...

Zarge-zargen da ake yi wa shugaban INEC na iya tasiri a zaɓen 2027 — Masana

Zarge-zargen da ake yi wa shugaban INEC na iya tasiri a zaɓen 2027 — Masana

Jam’iyyun adawa ciki har da ADC da PDP sun koka kan shugabancin Amupitan a INEC. ...

Sabuwar kasuwar Kantoma za ta farfaɗo da tattalin arziƙin Billiri — Gwamnan Gombe

Sabuwar kasuwar Kantoma za ta farfaɗo da tattalin arziƙin Billiri — Gwamnan Gombe

Mazauna yankin sun ce kasuwar za ta samar musu da ƙarin damammaki da kuɗaɗen shiga. ...