Zulum ya amince da sauya sunan Jami’ar Borno zuwa Jami’ar Kashim Ibrahim
Gwamnan ya amince da sauya sunan Jami’ar bayan zaman majalisar zartarwa ta jihar. ...
Gwamnan ya amince da sauya sunan Jami’ar bayan zaman majalisar zartarwa ta jihar. ...
Shugaban Ƙaramar Hukumar ya yi wa sabbin hadiman fatan alheri. ...
Garo, ya koka kan yadda wasu jihohi ke samun tagomashi saboda haɗin kan tsofaffn gwamnoninsu. ...
Tsoffin sojojin Nijeriya a yayin da suke gudanar da zanga-zanga a Ma’aikatar Kuɗi ta Ƙasa kan ƙin biyan haƙƙoƙinsu na tsawon shekaru. ...
Mutum 95 ne suka rasu wasu aƙalla 130 suma jikkata a yayin da gine-gine sama da 1,000 suka lalace sakamakon girgizar ƙasar da ta auku a safiyar Talata ...