Headlines

Boko Haram ta mamaye sansanin sojoji ta sace makamai a Borno

Boko Haram ta mamaye sansanin sojoji ta sace makamai a Borno

Mayaƙan Boko Haram sun ƙwace sansanin sojin Najeriya inda suka kashe sojoji da ’yan sa-kai suka sace makamai a Jihar Borno ...

Ɗan ta’adda ya sa wa Zamfarawa harajin N100m

Ɗan ta’adda ya sa wa Zamfarawa harajin N100m

Fiye da rabin al’ummar yankuna 23 sun tsere domin kauce wa harin ɗan ta’adda Dogo Giɗe idan kuɗin da ya nema ba su samu ba ...

An kori jami’an EFCC 27 daga aiki da saboda almundahana

An kori jami’an EFCC 27 daga aiki da saboda almundahana

EFCC na binciken zargin da ake wa wani jami’inta da almundahanar Dala dubu ɗari huɗu ...

Gwamnan Bauchi ya sallami Kwamishinoninsa

Gwamnan Bauchi ya sallami Kwamishinoninsa

Gwamna Bala Abdulƙadir Mohammed na Jihar Bauchi ya sallami biyar daga cikin Kwamishinoninsa. ...

An ceto mutum 36 da aka yi garkuwa da su a Sakkwato

An ceto mutum 36 da aka yi garkuwa da su a Sakkwato

Jami’an tsaro sun ceto wasu mutane 36 da aka yi garkuwa da su daga hannun ’yan ta’adda a Jihar Sakkwato. ...