Headlines

Zaben Adamawa: Kotu ta dage ranar gurfanar da Hudu Yunusa

Zaben Adamawa: Kotu ta dage ranar gurfanar da Hudu Yunusa

A safiyar yau Litinin ya kamata a gurfanar da Barista Hudu, amma hakan ba ta samu ba ...

Bayanan sahihancin takardun Tinubu sun yi karo da juna —Kotun Koli

Bayanan sahihancin takardun Tinubu sun yi karo da juna —Kotun Koli

Kotun Koli ta bayyana cewa wasikar da ta samu kan takaddamar sahihancin takardun shaidar karatun Shugaba Bola Tinubu daga Jami’ar Jihar Chicago ...

’Yan bindiga sun kashe mutane 9 sun sace wasu a Katsina

’Yan bindiga sun kashe mutane 9 sun sace wasu a Katsina

Wani dan sanda na daga cikin mutanen da aka kashe, sannan ba a iya tantance adadin waɗanda aka yi garkuwa da su ba ...

Kotun Koli ta fara sauraron shari’ar Atiku da Tinubu

Kotun Koli ta fara sauraron shari’ar Atiku da Tinubu

An tsaurara matakan tsaro a Kotun Koli inda a yau za ta yi zama kan karar da Atiku da Peter Obi suka daukaka domin ƙalubalantar nasarar Tinubu a zaben ...

An Yi Wa Dalibar Kwalejin Ilimi Kisan Gilla A Gombe

An Yi Wa Dalibar Kwalejin Ilimi Kisan Gilla A Gombe

Wasu da ba a san ko su wane ne ba sun kashe wata daliba mai suna ’yar aji uku a Kwalejin Ilimi (COE) ta Jihar Gombe da ke garin Biliri ...