Headlines

Hatsarin jirgin sama ya hallaka mutum 122 a Koriya Ta Kudu

Hatsarin jirgin sama ya hallaka mutum 122 a Koriya Ta Kudu

Jirgin ya taso da fasinjoji 175 da ma’aikata shida, kafin ya yi hatsari a filin jirgin sama na Muan. ...

Tinubu na ɓoye wa ’yan Najeriya gaskiyar halin da ƙasa ke ciki — Sule Lamido

Tinubu na ɓoye wa ’yan Najeriya gaskiyar halin da ƙasa ke ciki — Sule Lamido

Tsohon gwamnan ya ce jam’iyyar APC ta zame wa ‘yan Najeriya annoba. ...

’Yan bindiga sun sace fasto da iyalinsa, sun nemi N75m a matsayin kuɗin fansa

’Yan bindiga sun sace fasto da iyalinsa, sun nemi N75m a matsayin kuɗin fansa

An sace fasto ɗin da iyalansa yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa Ikaram. ...

Tinubu ya damu game da harin Sakkwato – Minista

Tinubu ya damu game da harin Sakkwato – Minista

Ministan ya ce Tinubu ya damu matuƙa game da harin da ya yi sanadin mutuwar mutum 10 a jihar. ...

Abba ya dauki daliban Kano da suka kammala karatu a Indiya aiki

Abba ya dauki daliban Kano da suka kammala karatu a Indiya aiki

Sauran ɗaliban kuma, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta yi aiki tare da kamfanoni masu zaman kansu don samar musu da ayyuka ...