Headlines

’Yan Arewa sun ƙi amfani da damar da suka samu na shugabancin Najeriya – Dogara

’Yan Arewa sun ƙi amfani da damar da suka samu na shugabancin Najeriya – Dogara

Ya kamata ’yan Arewa su yi watsi da yunƙurin ɗora wa Shugaba Tinubu alhakin halin da yankin Arewa ke ciki a halin yanzu. ...

Kwastam ta kama tabar wiwi, man fetur da kuɗinsu ya kai N229m a Ogun

Kwastam ta kama tabar wiwi, man fetur da kuɗinsu ya kai N229m a Ogun

Kwastam din ta kama dilar kaya 21 da buhunan tufafin da aka yi amfani da su da tayoyin mota 166 da kuma kwalayen takalma 4,360 da aka shigo da su. ...

Lamiɗon Adamawa ya naɗa hakiman riƙo 32

Lamiɗon Adamawa ya naɗa hakiman riƙo 32

Majalisar Sarakunan Jihar Adamawa ta sanar naɗin sababbin hakimai 32 a matsayin na riƙo. ...

Uwa da ’yarta sun lashe gasar gudun famfalaƙi a Kaduna 

Uwa da ’yarta sun lashe gasar gudun famfalaƙi a Kaduna 

Dattijuwa Elizabeth Nuhu Bawa ce ta zama Gwarzuwa a yayin da ’yarta, Grace, ta zo ta biyu a gasar tseren yada-ƙanin-wani ...

An yanke wa matashi hukuncin rataya a Kano

An yanke wa matashi hukuncin rataya a Kano

Kotu ta kuma yanke masa hukuncin zaman kurkuku na shekara biyar kan laifin aikata kisa a wurin bikin ɗaurin aure a Kano ...