Headlines

Lookman ya lashe kambun gwarzon dan kwallon Afirka na 2024

Lookman ya lashe kambun gwarzon dan kwallon Afirka na 2024

A lokacin karbar kyautar, Lookman ya gode wa ‘yan wasan tawagarsa, masu horaswa da iyalinsa, wajen taimaka masa. ...

Mutum 3 sun mutu a rikicin coci a Taraba

Mutum 3 sun mutu a rikicin coci a Taraba

Rahotanni, sun nuna cewa rikicin ya samo asali ne sakamakon wata taƙaddama tsakanin mambobin cocin biyu. ...

Cin Zarafi: NHRC ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 339 a Gombe a 2024

Cin Zarafi: NHRC ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 339 a Gombe a 2024

Kakakin hukumar, ya ce maza na barin matansu da ’ya’yansu ba tare da kula ba, inda suke amfani da talauci da matsin tattalin arziƙi a matsayin hujja. ...

Tinubu ya ɗage gabatar da kasafin kuɗin 2025 zuwa Laraba

Tinubu ya ɗage gabatar da kasafin kuɗin 2025 zuwa Laraba

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Al’umma, Mohammed Idris ne, ya tabbatar da hakan. ...

’Yan sanda sun kama ɓarayi 2, sun ƙwato wayoyi 25 a Borno

’Yan sanda sun kama ɓarayi 2, sun ƙwato wayoyi 25 a Borno

Rundunar ta kuma ƙwato wayoyi 25 da ake zargin na sata ne a hannunsu. ...