Ministoci 2 sun halarci taron bai wa matasa 1000 tallafi a Kano
Ministoci biyu na Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, tare da tawagar APC, sun isa Jihar Kano, domin halartar taron bai wa matasa da mata 1,000 talla ...
Ministoci biyu na Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, tare da tawagar APC, sun isa Jihar Kano, domin halartar taron bai wa matasa da mata 1,000 talla ...
Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Mohammed Idris, ya yi kira da a sake duba tsarin harajin Najeriya, wanda ya ce yana cike da matsaloli. ...
Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Babangida Aliyu, ya buƙaci ake yanke wa duk wanda ya kashe jami’an tsaro, hukuncin kisa nan take. ...
Wata gobara da ta tashi a daren ranar Alhamis ta ƙone aƙalla shaguna 30 a wata kasuwa ds ke Jihar Nasarawa, inda ta janyo asarar miliyoyin Naira. ...
Wasu da ake zargi ’yan bindiga ne sun kai wa mahaifiyar Gwamnan Jihar Taraba, Jumai Kefas da ƙanwarsa, Atsi Kefas, hari. Aminiya ta ruwaito cewa lamar ...