Majalisar dokokin Kano ta yi watsi da dokar gyaran haraji
Majalisar ta ce ba ta amince da ƙudirin gyaran dokar ba saboda yankin Arewa ne zai faɗa tsaka mai wuya. ...
Majalisar ta ce ba ta amince da ƙudirin gyaran dokar ba saboda yankin Arewa ne zai faɗa tsaka mai wuya. ...
Gwamnatin da shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago ba su cimma matsaya kan lamarin ba. ...
Sarkin, ya roƙi gidauniyar Ganduje ta samar da malaman da za su koyar da mutanen yadda za su yi ibada. ...
Malaman sun ce za su ci gaba da yajin aikin har sai an biya dukkanin haƙƙoƙinsu. ...
’Yan bindigar da suka yi garkuwa da kananan yara hudu ’yan gida daya a Kaduna sun rage kudin fansar da suke nema daga Naira miliyan 300 zuwa miliyan 2 ...