Gwamnatin Kano ta mayar wa Jami’ar Yusuf Maitama tsohon sunanta
Majalisar Zartaswar jihar ce, ta ɗauki wannan matakin bayan wani taro da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a ranar Juma’a. ...
Majalisar Zartaswar jihar ce, ta ɗauki wannan matakin bayan wani taro da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a ranar Juma’a. ...
Dakarun sun daƙile harin tare da hallaka jagoran Boko Haram, Abu Shekau. ...
Wani mai maganin gargajiya, Ismail Usman, ya ɗirka wa kansa harsashi a lokacin da yake gwajin maganin bindiga. Aminiya ta ruwaito cewa, lamarin ya far ...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya jaddada aniyar gwamnatinsa ta sauya fasalin ɓangaren tattalin arzikin Najeriya, tare da cewa wannan shirin shakka babu za ...
Rahotanni na cewa sojojin Isra’ila sun soma saɓa ƙa’idar yarjejeniyar tsagaita wuta da aka yi tsakaninta da Lebanon. Kawo yanzu sojojin sun saɓa yarje ...