
Jakadan Faransa ya fice daga Nijar zuwa kasarsa
Sylvain Itté ya fice daga birnin Yamai da asuba zuwa kasar Chadi inda ya hau jirgi zuwa kasarsa. ...
Sylvain Itté ya fice daga birnin Yamai da asuba zuwa kasar Chadi inda ya hau jirgi zuwa kasarsa. ...
’Yan sanda sun cafke wasu mutum biyu kan satar wayoyi kusan dubu daya a kasuwannin wayoyi da ke titin Beirut da kuma Farm Centre a Kano ...
Ministan Ayyuka ya ce titin Kano-Abuja ba shi da inganci, sannan duk wadanda ake ginawa a Najeriya yanzu ba za su shekara bakwai ba su lalace ba ...
A sakonsu na Maudi, Shugaba Tinubu da Mataimakinsa Kashin Shettima sun yi kira ga al’ummar Musulmi su yi koyi da halayyar Manzon Allah (SAW) ...
Gwamnatin Kano ta ce zagin masu jar hula cin mutuncin Malam Aminu Kano da Kanawa ne, don haka ba za ta lamunta ba. ...