Headlines

NAHCON ta mayar wa alhazai N5.3bn kan matsalolin Hajjin 2023

NAHCON ta mayar wa alhazai N5.3bn kan matsalolin Hajjin 2023

Hukumar aikin Hajji ta Ƙasa NAHCON ta buƙaci EFCC da ICPC su sanya ido kan yadda za ta gudanar da shirye-shiryen aikin Hajjin 2025 da ke tafe ...

NAJERIYA A YAU: Ƙalubalen da iyaye ke fuskanta wajen tarbiyyar ’ya’yansu

NAJERIYA A YAU: Ƙalubalen da iyaye ke fuskanta wajen tarbiyyar ’ya’yansu

Daga cikin manyan sauye-sauyen akwai aikin albashi da iyaye mata ke yi a wannan zamani wanda a wasu lokuta ke barazana ga irin kulawar da ‘ya’ya suke ...

Majalisar Wakilai ta amince da naɗin Babban Hafsan Sojin Ƙasa

Majalisar Wakilai ta amince da naɗin Babban Hafsan Sojin Ƙasa

Majalisar Wakilai ta amince da naɗin Laftanar Janar Olufemi Oluyede a matsayin Babban Hafsan Sojin Ƙasa na Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan gabatar da ...

NAFDAC ta gano wani jabun maganin malaria da ke yawo a Najeriya

NAFDAC ta gano wani jabun maganin malaria da ke yawo a Najeriya

Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Najeriya NAFDAC ta yi gargaɗin cewa akwai wani jabun maganin malaria da ke yawo a cikin ƙasar. Hakan n ...

Kotu za ta karɓi shaidar wakilin Aminiya a shari’ar garkuwa da mutane

Kotu za ta karɓi shaidar wakilin Aminiya a shari’ar garkuwa da mutane

Wata Babbar Kotun Jihar Kaduna da ke zama a yankin Dogarawa na Ƙaramar Hukumar Zariya, na shirin karɓar shaidar ɗaya daga cikin wakilan Aminiya a shar ...