Headlines

DSS ta kama jami’in hukumar agaji na bogi

DSS ta kama jami’in hukumar agaji na bogi

Hukumar tsaro ta DSS ta kama wani mutum da aka gano yana jagorantar wata ƙungiya mai zaman kanta mara rajista a yankin Neja Delta. Mista Kennedy Tabuk ...

Na yi wa mahaifina alƙawarin ba zan taɓa aikata masha’a ba — Murja

Na yi wa mahaifina alƙawarin ba zan taɓa aikata masha’a ba — Murja

Shahararriyar matashiyar nan ‘yar TikTok Murja Kunya ta bayyana takaicinta kan halin da ta tsinci kanta a ciki bayan ta gudu daga garin Kano zuwa Abuj ...

Jerin ƙasashe 24 da suka yanki tikitin Gasar AFCON 2025

Jerin ƙasashe 24 da suka yanki tikitin Gasar AFCON 2025

A wannan makon ne aka kawo ƙarshen fafatawar neman gurbi a Gasar Kofin Nahiyar Afrika ta 2025, inda dukkanin tawagogi 24 da za su kece raini a gasar s ...

Tinubu ya buƙaci Majalisar Dattawa ta amince da naɗin sabon Babban Hafsan Sojin Ƙasa

Tinubu ya buƙaci Majalisar Dattawa ta amince da naɗin sabon Babban Hafsan Sojin Ƙasa

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci Majalisar Dattawa ta amince da naɗin Laftanar Janar Olufemi Oluyede a matsayin Babban Hafsan Sojin Ƙasa na Najeriy ...

Tabbas akwai yunwa a Najeriya amma sauƙi na tafe — Tinubu

Tabbas akwai yunwa a Najeriya amma sauƙi na tafe — Tinubu

Shugaba Bola Tinubu ya magantu kan halin ƙuncin rayuwa da ya addabi al’ummar Najeriya yana mai tabbatar da cewa lallai ana fama da yunwa a ƙasar. Sai ...