Headlines

Gwamnati ta fitar da sunan mutum 48 da ake zargi da ɗaukar nauyin ta’addanci a Najeriya

Gwamnati ta fitar da sunan mutum 48 da ake zargi da ɗaukar nauyin ta’addanci a Najeriya

Gwamnatin tuni ta bayar da umarnin rufe asusun bankunan waɗanda ke cikin jerin sunayen da aka fitar. ...

Harin Borno: Shettima ya ziyarci Maiduguri, ya jajanta wa sojoji

Harin Borno: Shettima ya ziyarci Maiduguri, ya jajanta wa sojoji

Shettima ya bayyana takaicinsa kan yadda aka rasa wasu sojoji a harin. ...

ADC za ta yi zanga-zanga kan neman Amupitan ya yi murabus daga shugabancin INEC

ADC za ta yi zanga-zanga kan neman Amupitan ya yi murabus daga shugabancin INEC

Jam’iyyar ta buƙaci Amupitan ya yi murabus nan take daga muƙaminsa. ...

Gwamnati ta rage harajin shigo da abinci da magunguna da motoci

Gwamnati ta rage harajin shigo da abinci da magunguna da motoci

Gwamnatin ta kuma soke biyan harajin shigo da wasu kayayyaki daga ƙasashen waje ...

Dan Majalisar Wakilai na Kano, Mohammed Hassan, ya rasu

Dan Majalisar Wakilai na Kano, Mohammed Hassan, ya rasu

Kafin rasuwarsa, an gan shi a taro da aka gudanar a gidan Kwankwaso da ke Abuja ...