Headlines

An rufe makarantu 400 saboda rashin tsaro a Neja

An rufe makarantu 400 saboda rashin tsaro a Neja

Gwamnatin Tarayya ta ce kananan yara 11,00 sun daina zuwa makranta saboda rashin tsaro da ya sa aka rufe makaranu 400 a Jihar Neja ...

Tinubu ya dawo da tallafin mai

Tinubu ya dawo da tallafin mai

Gwamnatin Tinubu ta biya tallafin mai na N169.4bn a watan Agusta, duk da tabbacin da ya bayar cewa biyan tallafin ya zama tarihi ...

Shugaban DR Congo ya umarci dakarun MDD su fice daga kasar

Shugaban DR Congo ya umarci dakarun MDD su fice daga kasar

Shugaba Felix Tshisekedi na Dimokuradiyyar Congo ya ba da umarnin ficewar dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya daga kasarsa ...

An cafke kwandasta kan zargin fyade a cikin mota

An cafke kwandasta kan zargin fyade a cikin mota

’Yan sanda sun tsare wani kwandasta kan zargin yi wa wata ’yar shekara 15 fyade a cikin mota. ...

Bazoum ya maka masu juyin mulki a Kotun ECOWAS

Bazoum ya maka masu juyin mulki a Kotun ECOWAS

Bazoum ya maka sojojin da suka yi masa juyin mulki a Kotun ECOWAS kan tsare shi da iyalinsa da suka yi ba bisa ka’ida ba ...