Mai gida ya sallami ‘kiya-teka’ kan ƙara kuɗin haya
Wani mai gida ya zaftare rabin kuɗin haya tare da sallamar kiya-tekan gidansa saboda ƙara kuɗin haya ba da izininsa ba ...
Wani mai gida ya zaftare rabin kuɗin haya tare da sallamar kiya-tekan gidansa saboda ƙara kuɗin haya ba da izininsa ba ...
’Yan bindiga sun harbe wani lauya har lahira a garin Otukpo da ake Jihar Bibuwai. ...
Allah Ya yi wa Alhaji Amadu Kurfi, tsohon Sakataren tsohuwar hukumar zaɓe (FEDECO) rasuwa ...
Gwamnatin Neja ta sanya takunkumin wa’azi tare da rufe makarantun wani malami, kan zargin sa da yaɗa aƙidu irin na ’yan Boko Haram. ...
Wata mata a Jihar Neja ta tsere daga hannun wasu da suka yi garkuwa da ita bayan ta haifi tagwaye a hannunsu. ...