’Yan ta’adda ke lalata da ’yan mata da sa su ƙunar baƙin wake —NCTC
’Yan ta’adda suna amfani da ’yan mata a matsayin ’yan ƙunar bakin wake, bayin jima’i, a cewar Cibiyar Yaƙi da Ta’addanci ta Ƙasa ...
’Yan ta’adda suna amfani da ’yan mata a matsayin ’yan ƙunar bakin wake, bayin jima’i, a cewar Cibiyar Yaƙi da Ta’addanci ta Ƙasa ...
Fitaccen matashin lauya a Kano, Barista Abba Hikima, ya maka Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike a kotu, kan kamen mabarata da nakasassu da ma ...
Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai bi diddigin batun kisan mutane da cutar mai da gudawa ta yi a Jihar Sakkwato, don warware zare da abawa. ...
Allah Ya yi wa mahaifiyar Shugaban Jami’ar Tarayya da ke Kashere, Farfesa Umaru Pate rasuwa. ...
Gwamnatin Tarayya ta ƙudirin aniyar kawo ƙarshen yadda kotunan kasar ke yin hukunce-hukunce masu cin karo da juna, abin da tsawon wani lokaci ya addab ...