Headlines

An ceto jaririyar da ’yar aikin gida ta sace a Edo

An ceto jaririyar da ’yar aikin gida ta sace a Edo

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, ya ce da zarar rundunar ta kammala bincike za ta gurfanar da waɗanda ake zargi a gaban kotu. ...

An ceto mutum 58 da aka sace a Kaduna

An ceto mutum 58 da aka sace a Kaduna

Gwamnatin jihar ta nemi haɗin ‘yan Najeriya wajen kawo ƙarshen ayyukan mahara. ...

Sarkin Zazzau ya naɗa sabbin hakimai 7

Sarkin Zazzau ya naɗa sabbin hakimai 7

Sarkin ya buƙaci sabbin hakiman da su kasance masu riƙon amana da gaskiya a tsakanin al’ummarsu. ...

Hajjin 2025: Maniyyata za su fara ajiye N8.4m a Kaduna

Hajjin 2025: Maniyyata za su fara ajiye N8.4m a Kaduna

Hukumar ta ce ta ɓullo da hanyar ne domin sauƙaƙa wa manoma yadda za su biyan kuɗin aikin hajjin 2025. ...

Barikin Ladi: Asalin garin da yanayin rayuwar mazauna

Barikin Ladi: Asalin garin da yanayin rayuwar mazauna

Garin Barikin Ladi, hedikwatar Karamar Hukumar Barikin Ladi, daya ne daya ne daga cikin garuruwan da suka yi fice wajen aikin hakar kuza a Jihar Filat ...