Headlines

Zulum ya kaddamar da taron gyara karatun tsangaya a Borno

Zulum ya kaddamar da taron gyara karatun tsangaya a Borno

Gwamnan Borno, Babagana Umara Zulum, ya kaddamar da taron gyara tsarin harkokin ilimin Almajiranci da aka fi sani da tsangaya a Arewacin Najeriya. Tar ...

’Yan bindiga sun sace mutane, sun kashe wasu 2 a Sakkwato

’Yan bindiga sun sace mutane, sun kashe wasu 2 a Sakkwato

’Yan bindiga sun sace mutane da dama a kauyen Tsululu kan hanyarsu ta zuwa Sakkwato daga Sabon Birni a Jihar Sakkwato bayan sun harbe direban motar ha ...

Lakurawa sun tsere bayan sojoji sun ragargaje su a Kebbi

Lakurawa sun tsere bayan sojoji sun ragargaje su a Kebbi

Mayaƙan Lakurawa sun arce daga yankin Jihar Kebbi bayan sojoji sun yi musu luguden wuta. ...

NAJERIYA A YAU: Yadda Za A Kauce Wa Gadon Ciwon Suga

NAJERIYA A YAU: Yadda Za A Kauce Wa Gadon Ciwon Suga

Yaɗuwar lalurar cutar suga a tsakanin mutanen da iyayensu suke fama da ita tana cikin hanyoyin da suke taimakawa wajen ƙaruwarta. ...

’Yan bindiga sun lalata tashar wutar lantarkin da ake ginawa a Kogi

’Yan bindiga sun lalata tashar wutar lantarkin da ake ginawa a Kogi

Hukumar Dakon Wutar Lantarki ta Najeriya TCN ta sanar da cewa wasu ‘yan bindiga sun kai hari wata ƙaramar tashar dakon wutar lantarki da ake ginawa ma ...