Headlines

Mun biya bashin N63bn da Ganduje ya karɓo — Gwamnatin Kano

Mun biya bashin N63bn da Ganduje ya karɓo — Gwamnatin Kano

Daraktan ya ce ba a taɓa yin gwamnatin da ta ciyo wa Kano bashi ba kamar gwamnatin Ganduje. ...

Masu hakar ma’adinai 13 sun rasu bayan ruftawar kasa a Filato

Masu hakar ma’adinai 13 sun rasu bayan ruftawar kasa a Filato

Matasa 13 sun rasu bayan ruftawar kasa a wurin da suke hakar ma’adinai a Jihar Filato ...

’Yan ta’adda sun kona gonaki 6 kafin a girbe abincin da aka noma a Kaduna

’Yan ta’adda sun kona gonaki 6 kafin a girbe abincin da aka noma a Kaduna

Manomin ya ce bara ya samu buhu 160 na masara a gonar kuma yana sa ran samun fiye da haka a bana, amma kafin ya girbe ’yan fashin daji suka kona gonar ...

Lakurawa na amfani da jirgi mara matuki, sun karɓe iko a kauyukan Kebbi —Bukarti

Lakurawa na amfani da jirgi mara matuki, sun karɓe iko a kauyukan Kebbi —Bukarti

Bukarti ya bayyana cewa mayaƙan Lakurawa sun kai shekara shida a Nijeriya kuma a halin yanzu sun karɓe ayyukan sarakunan gargajiya a yankunan Jihar Ke ...

NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Hana Lalata Turakun Rarraba Wutar Lantarki

NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Hana Lalata Turakun Rarraba Wutar Lantarki

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba ne a kan abin da ya hana kawo ƙarshen lalatalayukan dakon wutar lantarki. ...