Headlines

IPMAN da Dangote Sun cimma yarjejeniya kan fara dakon mai

IPMAN da Dangote Sun cimma yarjejeniya kan fara dakon mai

Ƙungiyar ta ce cimma yarjejeniyar za ta sa a samu man fetur mai rahusa a faɗin Najeriya. ...

Isra’ila ta kawo ƙarshen mamayar da ta yi wa Gaza — Tinubu

Isra’ila ta kawo ƙarshen mamayar da ta yi wa Gaza — Tinubu

Tinubu ya ce dole ne ƙasashen Musulmi su tabbatar an kawo ƙarshen rikicin da ke faruwa a Gabas ta Tsakiya. ...

HOTUNA: INEC ta aike kayan zaɓen gwamnan Ondo

HOTUNA: INEC ta aike kayan zaɓen gwamnan Ondo

Zaɓen Gwamnan Jihar zai gudana a ranar Asabar mai zuwa. ...

Gawuna ya fi dacewa a bai wa muƙamin minista — Gwarzo

Gawuna ya fi dacewa a bai wa muƙamin minista — Gwarzo

Tsohon ministan, ya ce Gawuna ne ya fi dacewa da kujerar ministan da aka bai wa Yusuf Ata. ...

Za a yi jana’izar Babban Hafsan Sojin Ƙasa a ranar Juma’a 

Za a yi jana’izar Babban Hafsan Sojin Ƙasa a ranar Juma’a 

Ɗan uwansa ya ce sojoji ba su bayar da gawar mamacin ba, amma a cewarsa suna sa ran yi masa jana’iza a ranar Juma’a. ...