Kotu ta hana CBN sakin kudade ga Gwamnatin Jihar Ribas
Babbar Kotun Tarayya ta hana Bankin CBN sakin kudaden wata-wata daga asusun tarayya ga Gwamnatin Jihar Ribas. ...
Babbar Kotun Tarayya ta hana Bankin CBN sakin kudaden wata-wata daga asusun tarayya ga Gwamnatin Jihar Ribas. ...
An kama wani babban dan kwangila dan kasar waje kan sace fitilun kan titi a Abuja. ...
Mai Martaba Sarkin Zazzau Malam Ahmed Nuhu Bamalli, ya nada Malam Junaid Mahmud a matsayin Sarkin Dawakin Tsakar Gida. ...
Fadar Sarkin Musulmi ta ce zai halarci wani taro a Abuja, tana mai karyata jita-jitar rasuwarsa da ake yaɗawa. ...
Aƙalla ƙauyuka 23 ne ’yan bindiga suka tarwatsa a ƙauyukan da cikin sansanin horon sojojin atilare da ke Ƙaramar Hukumar Kontagora a Jihar Neja. ...