Headlines

Kotu ta hana CBN sakin kudade ga Gwamnatin Jihar Ribas

Kotu ta hana CBN sakin kudade ga Gwamnatin Jihar Ribas

Babbar Kotun Tarayya ta hana Bankin CBN sakin kudaden wata-wata daga asusun tarayya ga Gwamnatin Jihar Ribas. ...

An kama dan kasar waje kan sace fitilun kan titi a Abuja

An kama dan kasar waje kan sace fitilun kan titi a Abuja

An kama wani babban dan kwangila dan kasar waje kan sace fitilun kan titi a Abuja. ...

An nada sabon Sarkin Dawakin Tsakar Gidan Zazzau

An nada sabon Sarkin Dawakin Tsakar Gidan Zazzau

Mai Martaba Sarkin Zazzau Malam Ahmed Nuhu Bamalli, ya nada Malam Junaid Mahmud a matsayin Sarkin Dawakin Tsakar Gida. ...

Sarkin Musulmi yana nan garau

Sarkin Musulmi yana nan garau

Fadar Sarkin Musulmi ta ce zai halarci wani taro a Abuja, tana mai karyata jita-jitar rasuwarsa da ake yaɗawa. ...

’Yan bindiga sun tarwatsa ƙauyuka 23 a sansanin sojoji

’Yan bindiga sun tarwatsa ƙauyuka 23 a sansanin sojoji

Aƙalla ƙauyuka 23 ne ’yan bindiga suka tarwatsa a ƙauyukan da cikin sansanin horon sojojin atilare da ke Ƙaramar Hukumar Kontagora a Jihar Neja. ...