Kotu ta dakatar da yunƙurin hana zaɓen ƙananan hukumomin Kano
Babbar Kotun Jihar Kano ta hana duk wani yunƙurin hana hukumar zaɓen jihar gudanar zaɓen ƙananan hukumomi na ranar Asabar. Alƙalin kotun, Mai Shari ...
Babbar Kotun Jihar Kano ta hana duk wani yunƙurin hana hukumar zaɓen jihar gudanar zaɓen ƙananan hukumomi na ranar Asabar. Alƙalin kotun, Mai Shari ...
Gwamnan Kano ya ce suna da hujja da doka ta ba su ikon gudanar da zaɓen a ƙananan hukumomi ...
An kashe dalibai biyu tare da soka wa na ukunsu wuka a yankin Barikin Ladi da ke Jihar Filato ...
Hukumomin tsaro sun gargaɗi kamfanin TCN kan haɗarin shiga yankin da aka lalata manyan turakun lantarki da ya jefa Arewa cikin duhu ...
CBN ya ce har kwanan gobe za a ci gaba amfani da tsoffin takardun Naira tare da sababbin da aka sauya wa fasali a Najeriya ...