Headlines

Zargin Kwartanci: Babu hujjar an yi zina — Jami’in Hisbah

Zargin Kwartanci: Babu hujjar an yi zina — Jami’in Hisbah

Sai dai alƙalin kotun Musulunci ya bayar da umarnin gudanar da bincike. ...

Gwamna Kano ya karɓi rahoton kwamitin mafi ƙarancin albashi

Gwamna Kano ya karɓi rahoton kwamitin mafi ƙarancin albashi

Gwamnan ya jaddada aniyarsa ta kyautata wa ma’aikatan jihar. ...

’Yan wasan Kano Pillars sun yi hatsarin mota

’Yan wasan Kano Pillars sun yi hatsarin mota

Ƙungiyar ta ce babu wanda ya rasa ransa a hatsarin motar. ...

Abin da ya haifar da rashin wuta a Arewa — TCN

Abin da ya haifar da rashin wuta a Arewa — TCN

Kamfanin ya ce matsalar ta shafi yankunan Arewa Maso Gabas, Arewa Maso Yamma, da kuma wasu yankuna na Arewa ta Tsakiya. ...

Kotu ta hana yin zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Kotu ta hana yin zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta dakatar da Hukumar Zaben Jihar Kano daga gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi. ...