
Kasashen Afirka da ke ƙarƙashin mulkin soji
Kasashe 7 ne suka koma karkashi mulkin soji cikin shekaru uku a Afirka bayan nahiyar ta yi bakwana da juyin mulki, inda a wasu lokuta har da kisa ...
Kasashe 7 ne suka koma karkashi mulkin soji cikin shekaru uku a Afirka bayan nahiyar ta yi bakwana da juyin mulki, inda a wasu lokuta har da kisa ...
Asusun yara na Majalisar Ɗinkin Duniya UNICEF ya naɗa jarumin Kannywood Ali Nuhu a matsayin gwarzon kare haƙƙin yara. Wakiliyar UNICEF a Najeriya, Ms ...
Mutum 64 ciki har da kananan yara sun mutu a gobarar da ta tashi a wani bene a birnin Johannesburg na kasar Afirka ta Kudu a safiyar Alhamis. ...
Masu juyin mulkin Gabon sun bukaci kafofin yada labaran Faransa su dawo kasar bayan tsohuwar gwamnati ta kore su ...
Batun dakatarwar da jam’iyyar NNPP ta yi wa dan takararta na Shugaban Kasa a zaben 2023, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso na daya daga cikin batut ...