Headlines

Tinubu yana zagayawa da daddare, ya san mutane suna shan wahala – Kalu

Tinubu yana zagayawa da daddare, ya san mutane suna shan wahala – Kalu

A wasu lokuta shugaban ya kan kewaya cikin garin Abuja da daddare domin sanin halin da ake ciki. ...

Babban layin lantarki ya ɗauke karo na 4 cikin mako guda

Babban layin lantarki ya ɗauke karo na 4 cikin mako guda

Lalacewar babban layin wutar lantarki sau uku a mako guda ya fusata ’yan Nijeriya ...

An kashe ɗan sanda a rikincin ’yan acaɓa a Legas

An kashe ɗan sanda a rikincin ’yan acaɓa a Legas

Ana zargin ’yan acaɓa da kashe wani hafsan ɗan sanda a rikicin da ya ɓarke tsakaninsu a yankin Agege da ke Jihar Legas. ...

Zaɓen Ƙananan Hukumomi: An samu jinkirin raba kayan zaɓe a Kaduna 

Zaɓen Ƙananan Hukumomi: An samu jinkirin raba kayan zaɓe a Kaduna 

Lamarin ya sanya masu kaɗa ƙuri’a zaman jiran zuwan kayan zaɓen saɓanin lokacin da aka tsara. ...

Shin darasi ne Isra’ila ta ɗauka daga yaƙin 2006 da Hezbollah?

Shin darasi ne Isra’ila ta ɗauka daga yaƙin 2006 da Hezbollah?

Farmakin ya ƙara fito da girman yaƙin da Isra’ila ke yi na yaƙar ƙungiyar ta Hezbollah mai gwagwarmaya da makamai. ...