Mun fara bincike kan fashewar tankar mai a Jigawa —NSIB
Hukumar binciken hatsari ta ƙasa (NSIB) ta soma bincike kan fashewar tankar man da ya yi ajalin sama da mutum 150 a Jihar Jigawa. ...
Hukumar binciken hatsari ta ƙasa (NSIB) ta soma bincike kan fashewar tankar man da ya yi ajalin sama da mutum 150 a Jihar Jigawa. ...
Kungiyoyin sun ce za su jira taron jam’iyyar na ƙasa don ganin matakin za a ɗauka. ...
Ana fargabar yawan mamata bayan hatsarin tankar mai a Jigawa zai ƙaru zuwa 150. Daga cikin mamatan akwai ’ya’ya huɗu na mutum ɗaya da almajirai biyar ...
Abdulmalik Tanko, malamin da ya kashe ɗalibarsa Hanifah Abubakar a Kano ya ɗaukaka ƙara yana neman a soke hukuncin kisa da kotu ta yanke masa. ...
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya isa ƙasar Sweden, inda zai tattauna da gwamantin ƙasar kan harkokin kasuwanci da Nijeriya ...