Headlines

Gwamnatin Libya ce ta hana Super Eagles sauka a Benghazi —Matukin Jirgi

Gwamnatin Libya ce ta hana Super Eagles sauka a Benghazi —Matukin Jirgi

Matukin jirgin da ya kai tawagar Super Eagles kasar Libya, ya ce manyan hukumomin kasar Libya ne suka bayar da umarnin karkatar da jirgin zuwa Al-Abr ...

An daure su shekara shida kan shiga gidan ’yarsu

An daure su shekara shida kan shiga gidan ’yarsu

Kotu ta yanke hukuncin ɗaurin shida ga wani magidanci da matarsa da ’ya’yansu biyar kan shiga gidan surukinsu. ...

AFCON: Super Eagles sun kaurace wa wasa da Libya

AFCON: Super Eagles sun kaurace wa wasa da Libya

Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta kaurace wa wasanta da ƙasar Libya na neman gurbi a Gasar Cin Kofin Afirka (AFCON) na 2025. ...

Malaman Kano sun ba wa mutanen Bormo tallafin kayan miliyan N410

Malaman Kano sun ba wa mutanen Bormo tallafin kayan miliyan N410

Malaman Musulunci a Jihar Kano sun bayar da gudummawar kaya na Naira miliyan 410 ga mutanen da ambaliya ta shafa a Jihar Borno ...

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Ganin Tasirin Cire VAT Kan Kayan Abinci

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Ganin Tasirin Cire VAT Kan Kayan Abinci

Bayan watanni da cire harajin VAT a kan wasu kayayyakin abinci, har yanzu ’yan ƙasar ba su ga tasirin yin hakan ba ...