Headlines

AFCON: Super Eagles sun kaurace wa wasa da Libya

AFCON: Super Eagles sun kaurace wa wasa da Libya

Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta kaurace wa wasanta da ƙasar Libya na neman gurbi a Gasar Cin Kofin Afirka (AFCON) na 2025. ...

Malaman Kano sun ba wa mutanen Bormo tallafin kayan miliyan N410

Malaman Kano sun ba wa mutanen Bormo tallafin kayan miliyan N410

Malaman Musulunci a Jihar Kano sun bayar da gudummawar kaya na Naira miliyan 410 ga mutanen da ambaliya ta shafa a Jihar Borno ...

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Ganin Tasirin Cire VAT Kan Kayan Abinci

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Ganin Tasirin Cire VAT Kan Kayan Abinci

Bayan watanni da cire harajin VAT a kan wasu kayayyakin abinci, har yanzu ’yan ƙasar ba su ga tasirin yin hakan ba ...

NNPP ta dakatar da Sakataren Gwamnati da Kwamishina a Kano

NNPP ta dakatar da Sakataren Gwamnati da Kwamishina a Kano

Shugaban jam’iyyar ya ce sun ɗauki matakin ne saboda rashin bin umarni da sakataren gwamnatin da Kwamishinan suka yi. ...

Ba ni da alaƙa da masu son raba Kwankwaso da Abba — Bichi

Ba ni da alaƙa da masu son raba Kwankwaso da Abba — Bichi

Sakataren gwamnatin ya musanta zarge-zargen da ake masa. ...